Amfani da karfin Soji ba Zai Kawo Zaman lafiya a Africa ba – Abdulsalam Abubakar

Date:

Tsohon shugaban Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar (rtd), ya ce dole ne kasashen Afirka su sauya salon da suke amfani da shi wajen wanzar da zaman lafiya yana mai cewa amfani da karfin soji ba zai kawo lumana ba.

Ya bayyana haka ne a Abuja ranar Asabar a wani taro da aka gudanar domin karrama shi.

Abubakar ya ce har yanzu nahiyar Afirka na fama da rikice-rikice “iri daban-daban,” wadanda ya ce suna ciki manyan kalubalen da ke addabar nahiyar.

BBC Hausa ta rawaito Jaridar ThisDay, wadda ta ambato shi yana wadannan kalamai ta ce tsohon shugaban kasar ya bukaci shugabannin Afirka su rungumi “sasantawa da yin sulhu” wajen magance rikici-rikice.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kamata ya yi wajen Mauludi ya Zama waje Mai nutsuwa saboda ana ambaton Allah da Manzonsa – Mal Ibrahim Khalil

Shugaban Majalisar shuhurar Malamai ta jihar Kano Sheikh Malam...

Ra’ayi:‎Tsarin Kwankwasiyya ya dora Kano a gwadaben cigaba a mulkin Gwamna Abba Kabir -Adamu Shehu Bello

‎ ‎Ra’ayi ‎ ‎Daga Adamu Shehu Bello (Bayero Chedi), Jigo a Kwankwasiyya...

Al’ummar Garin Riruwai da wani Kamfanin Hakar ma’adanai Sun Cimma Yarjejeniya Kan Ci gaban yankin

Kwamitin ci gaban Al’ummar garajn Riruwai da wani kamfanin...