Amfani da karfin Soji ba Zai Kawo Zaman lafiya a Africa ba – Abdulsalam Abubakar

Date:

Tsohon shugaban Najeriya, Janar Abdulsalami Abubakar (rtd), ya ce dole ne kasashen Afirka su sauya salon da suke amfani da shi wajen wanzar da zaman lafiya yana mai cewa amfani da karfin soji ba zai kawo lumana ba.

Ya bayyana haka ne a Abuja ranar Asabar a wani taro da aka gudanar domin karrama shi.

Abubakar ya ce har yanzu nahiyar Afirka na fama da rikice-rikice “iri daban-daban,” wadanda ya ce suna ciki manyan kalubalen da ke addabar nahiyar.

BBC Hausa ta rawaito Jaridar ThisDay, wadda ta ambato shi yana wadannan kalamai ta ce tsohon shugaban kasar ya bukaci shugabannin Afirka su rungumi “sasantawa da yin sulhu” wajen magance rikici-rikice.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...

Rundunar Sojin Amuruka ta kammala tsara yadda za ta kawo wa Nigeria hari

  Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar...

Kalaman Trump: Gwamnatin Nigeria ta Fara tattaunawa da Gwamnatin Amuruka

Gwamnatin Najeriya ta ce a gwamnantance tana tattaunawa da...

Ba zan bar Siyasa ba har lokacin da zan bar Duniya – Mal Shekarau

Tsohon Gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya ce...