Garban kauye ya Aika da ta’aziyya ga Murtala Sulen Garo bisa Rasuwar Kanwar Mahaifinsa

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

Shugaban Karamar Hukumar Kumbotso Alhaji Hassan Garban kauye farawa ya Mika Sakon ta’aziyya ga kwamishinan kananan hukumomi da masarautu, Murtala Sule Garo bisa rasuwar kanwar Mahaifinsa Hajiya Hadiza Galadima Abubakar.

 

Cikin Wata sanarwa dauke dasa Hannun Mai taimakamsa Kan harkokin yada labarai Shazali farawa ya aikowa Kadaura24 yace Rashin Hajiya Hadizan Babban rashi ne ga al’ummar Jihar Kano Baki Daya.

 

Shugaban Karamar Hukumar ta Kumbotso ya bayyana cewa “Don haka ina mika wannan ta’aziyya ga kwamishinan kananan hukumomi da masarautu, Murtala Sule Garo, da daukacin iyalanta, da al’ummar garin Garo da karamar hukumar Kabo, a madadin al’ummar Karamar Hukumar Kumbotso.

Shugaban Wanda yanzu gaka ke kasar Saudiya Domin Sauke fararin Umara ya Kuma yi addu’ar Allah ya gafarta Mata, Sannan ya bukaci ‘yan uwa da su Kara Hakurin rashinta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...

Sarkin Yaƙin Garko, ya ɗauki nauyin dubawa da raba magunguna kyauta ga marasa lafiyar 1400 a Garko

  Sarkin Yaƙin Garko, mai kishin al'umma, kuma ɗan jam'iyyar...

NAHCON ta yi jigilar Maniyatan Nigeria Sama da 24,000 zuwa Saudiyya a kwanaki 10

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Hukumar Kula da aikin hajji ta...