Bayan Kama Wasu Matasa Suna Karta, Hukumar Hisbah a Kano ta raba musu ƙur’ani su karanta

Date:

 

Dakarun Hisba sun kama wasu matasa yayin da su ke tsaka da wasan katin ‘Whot’

A wata taƙaitacciyar sanarwa da ta wallafa a sahfinta na facebook, rundunar ta ce jami’an ta na Ƙaramar Hukumar Warawa ne su ka kama matasan su na cikin yin wasan katin ‘Whot’ ɗin.

Daily Nigeria ta rawaito Sanarwar ta ce rundunar, a ƙarƙashin jagorancin Babban Kwamanda, Dakta Muhammad Haroon Ibn Sina, ta kama matasan ne sakamakon su na ɓata lokacinsu, maimakon su yi wani abu mai amfani.

Sanarwar ta ƙara da cewa bayan dakarun sun kama matasan, sai su ka rarraba musu wani sashe na ƙur’ani mai tsarki domin su yi taƙara.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...