Bayan Kama Wasu Matasa Suna Karta, Hukumar Hisbah a Kano ta raba musu ƙur’ani su karanta

Date:

 

Dakarun Hisba sun kama wasu matasa yayin da su ke tsaka da wasan katin ‘Whot’

A wata taƙaitacciyar sanarwa da ta wallafa a sahfinta na facebook, rundunar ta ce jami’an ta na Ƙaramar Hukumar Warawa ne su ka kama matasan su na cikin yin wasan katin ‘Whot’ ɗin.

Daily Nigeria ta rawaito Sanarwar ta ce rundunar, a ƙarƙashin jagorancin Babban Kwamanda, Dakta Muhammad Haroon Ibn Sina, ta kama matasan ne sakamakon su na ɓata lokacinsu, maimakon su yi wani abu mai amfani.

Sanarwar ta ƙara da cewa bayan dakarun sun kama matasan, sai su ka rarraba musu wani sashe na ƙur’ani mai tsarki domin su yi taƙara.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba ya yi Allah-wadai da kisan gillar da aka yi wa wasu matasan Kano biyu a Benue

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi...

Rashin Jami’ar Mallakin jihar a shiyyar Kano ta Arewa na kokarin bayar da yankin baya – Alh. Mustapha Ahmad Gwadabe

Daga Shehu Hussaini Ahmad Getso An bukaci Gwamnatin jihar Kano...

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Almuharram a Nigeria

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Fadar mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji...

Yan uwan wata mata sun zargi Asibitin Malam Aminu Kano da sakaci wajen mutuwar yar uwarsu

Daga Sadiya Muhammad Sabo   Yan uwan wata mata da ta...