Yan Jarida Su na taimakawa wajen Samar da Zaman lafiya a Kano – CP Sama’ila Dikko

Date:

Daga Sani Darma

 

Kwamishinan ‘yan Sanda yace aikin Jarida aikin Allah ne, Kuma ana samun lada a wajen Allah.

Inda yace aikin da Masu gabatar da shirin Al,amuran Yau da Kullum Suke yi abu ne Wanda jama,a Suke samun Ilimi da Hankali akan rayuwa.

Isma,ila Dikko ya bukaci Gidajen Radio dake Jihar Kano su cigaba da kokari domin cigaba da kawo shirye shiryen Zaman lafiya.

Anasa jawabin Shugaban Kungiyar Masu gabatar da shirin Magazine programme dake Jihar Kano, Commared Sani Abdurrazak Darma ,ya bayyana makasudin ziyarar da cewa .. domin kulla Alaka da kawo ci gaba ga masu gabatar a Shirin.

Sani Abdurrazak Darma yace Hadin kai da tafiya tare guri daya shine abinda Suke saka a gaba…tare da kawo cigaban Alumma.

Yayin ziyarar Kungiyar Masu gabatar da shirin Magazine programme dake Jihar Kano…Kungiyar ta Karrama Kwamishinan’yan Sanda Sama,ila Shu,aibu Dikko da Lambar yabo.

Karshen rahotan kenan Abdulmahid Habibb

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...