Yan Jarida Su na taimakawa wajen Samar da Zaman lafiya a Kano – CP Sama’ila Dikko

Date:

Daga Sani Darma

 

Kwamishinan ‘yan Sanda yace aikin Jarida aikin Allah ne, Kuma ana samun lada a wajen Allah.

Inda yace aikin da Masu gabatar da shirin Al,amuran Yau da Kullum Suke yi abu ne Wanda jama,a Suke samun Ilimi da Hankali akan rayuwa.

Isma,ila Dikko ya bukaci Gidajen Radio dake Jihar Kano su cigaba da kokari domin cigaba da kawo shirye shiryen Zaman lafiya.

Anasa jawabin Shugaban Kungiyar Masu gabatar da shirin Magazine programme dake Jihar Kano, Commared Sani Abdurrazak Darma ,ya bayyana makasudin ziyarar da cewa .. domin kulla Alaka da kawo ci gaba ga masu gabatar a Shirin.

Sani Abdurrazak Darma yace Hadin kai da tafiya tare guri daya shine abinda Suke saka a gaba…tare da kawo cigaban Alumma.

Yayin ziyarar Kungiyar Masu gabatar da shirin Magazine programme dake Jihar Kano…Kungiyar ta Karrama Kwamishinan’yan Sanda Sama,ila Shu,aibu Dikko da Lambar yabo.

Karshen rahotan kenan Abdulmahid Habibb

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...

Sarkin Yaƙin Garko, ya ɗauki nauyin dubawa da raba magunguna kyauta ga marasa lafiyar 1400 a Garko

  Sarkin Yaƙin Garko, mai kishin al'umma, kuma ɗan jam'iyyar...

NAHCON ta yi jigilar Maniyatan Nigeria Sama da 24,000 zuwa Saudiyya a kwanaki 10

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Hukumar Kula da aikin hajji ta...