Dama nasan Shekarau da Ganduje ba zasu Jitu ba – Kwankwaso

Date:

Tsohon gwamnan Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ɗora alhakin rikicin da jam’iyyar APC a jihar Kano ta faɗa kan abun da ya kira ”Son rai, irin na gwamnan jihar mai ci Abdullahi Umar Ganduje”.

Yayin wata hira da sashen Hausa na BBC, Kwankwaso ya ce ko kaɗan bai yi mamakin rashin jituwar da ta dabaibaye jam’iyyar da ke jagoanci a jihar Kano ba, tuntuni ya san haka za ta faru, batu ne kawai na lokaci.

”Duk wanda yake ba zai iya rike wanda ya masa alheri shekara da shekaru ba, wanda shi ma da kansa yana fada cewa na masa, amma shi randa ya samu dama rana daya tak ya kasa iya rike Kwankwaso da ‘yan Kwankwasiyya, to kaga ai ba zaman lafiya” inji Kwankwaso.

Sanata Kwankwaso, ya ce ba bu abun da ya yi tasiri a rikicin jam’iyyar ta APC a Kano face tsagwaron son rai da son zuciya, da kuma rashin haƙuri. ”Ni abun ya ma sake tabbatar min da abun da nake zato ne kawai” inji shi

Ya kara da cewa dama Hausawa kan ce ƙarya fure kawai take ba ta ‘ƴa’ƴa, don haka ga shi lokacin da ake jira ya zo.

A hirarsa da BBC, tsohon gwamnan na Kano Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ya ji dadin kalaman da tsohon gwamnan Jihar Malam Ibrahim Shekarau ya yi na yabonsa, yana cewa duk wanda aka yi wa irin wannan yabo dole zai ji dadi.

Kwankwaso ya ce ”Na samu labarin maganar da ya yi a kaina, amma kawai sai na godewa Allah, ka ga da kamar bai gane bane sai yanzu Allah ya nusar da shi, duk mai hankali zai ji dadi, sannan a matsayinsa ma ace ya saki jiki ya yi wannan magana to na san maganar ta kama jikinsa da gaske yake yi”

Ya kara da cewa ”Don siyasa ta sake hadamu sai a tafi, idan ma bata hada ba sai a godewa Allah, tun da an samu ci gaba a tunaninsa ga shi yana fadar yadda al’amarin yake.

DA YAKE AMSA TAMBAYAR BBC KAN KO YA GA SAKON TAYA MURNAR CIKARSA SHEKARA 65 DA GWAMNAN KANO MAI CI ABDULLAHI UMAR GANDUJE YA AIKA MASA ?, SAI KWANKWASO YA CE BAI GANI BA DOMIN AIKI YA MASA YAWA.

”Ina ta aikace-aikace ban sani ba, in da haka yake tun da farko da ba haka ba, duk wanda ya sanni ba wanda zai zo ya ce ya fadi wani abu a kan Ganduje na saurare shi, domin dukkaninsu Kwamishinoni sun sani da sauran ma’aikata da mutan gari, domin idan kace mutum yana da laifi daya amma yana da dai-dai guda tara sannan kace za ka kalle shi da wannan laifin ai ka ga akwai matsala”

Ya kara da cewa ”Na zauna da mutane lafiya ciki har da Ganduje, haka muka bar gwamnati muka koma ma’aikatar tsaro, haka muka yi tsari ya tafi Chadi, haka kuma yana can na ce ya sauka ya dawo gida mu yi aiki da shi, ya dawo na dauki fom din mataimakin gwamna na bashi, na ce kai ne babba, ba tare da ko sisin Kwabo ba, domin mu a tsarinmu na Kwankwasiyya ba wanda zai ce ka bada ko sisin Kwabo”

Sai dai a cewar Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, duk da wadannan alherai da ya yi wa tsohon mataimakin nasa, sai ga shi a yanzu shi da shi ya fi adawa a kan kowa.

35 COMMENTS

  1. When I initially commented I clicked the “Notify me when new comments are added” checkbox and now each time a comment is added I get four emails with
    the same comment. Is there any way you can remove people from that service?
    Cheers!

  2. Great article! This is the kind of info that should be shared around the net.
    Disgrace on Google for now not positioning this post higher!
    Come on over and seek advice from my site . Thank you =)

  3. I do agree with all of the ideas you’veintroduced in your post. They’re really convincing and will certainlywork. Still, the posts are very quick for newbies.May just you please prolong them a little from next time?Thanks for the post.

  4. Sweet blog! I found it while searching on Yahoo News. Do you have any suggestions on how to get listed in Yahoo News?I’ve been trying for a while but I never seem toget there! Thank you

  5. Hi there, I discovered your site by means of Google even as searching fora similar matter, your website got here up, it looks great.I have bookmarked it in my google bookmarks.Hi there, just turned into aware of your blog via Google,and located that it’s really informative. I’m gonna be carefulfor brussels. I will be grateful if you continue thisin future. Many folks might be benefited from your writing.Cheers!

  6. I’d like to thank you for the efforts you have put in writing
    this blog. I am hoping to view the same high-grade blog
    posts from you in the future as well. In fact, your creative writing abilities has
    motivated me to get my own, personal site now 😉

  7. Hey! This is my first visit to your blog! We are a team of volunteers
    and starting a new project in a community in the same niche.
    Your blog provided us valuable information to work
    on. You have done a marvellous job!

  8. Fantastic items from you, man. I have consider your stuff prior to and you’re simply too great.
    I really like what you have acquired right here, certainly like what you’re saying and the way through which you are saying
    it. You are making it entertaining and you still take care of to stay it sensible.
    I can’t wait to learn far more from you.

    That is really a tremendous website.

  9. Howdy would you mind sharing which blog platform
    you’re using? I’m looking to start my own blog
    soon but I’m having a hard time selecting
    between BlogEngine/Wordpress/B2evolution and Drupal. The reason I ask is
    because your layout seems different then most blogs and I’m
    looking for something unique. P.S Apologies
    for being off-topic but I had to ask!

  10. Wow, incredible blog layout! How long have you been bloggingfor? you make blogging look easy. The overall look of your site is magnificent, as well asthe content!

  11. Nice post. I learn something totally new and challenging on websites I stumbleupon on a dailybasis. It’s always exciting to read articles from other writers and use a little something from their web sites.

  12. It’s perfect time to make some plans for the future and
    it is time to be happy. I’ve read this post and if I could I want to suggest you few interesting things or suggestions.
    Perhaps you can write next articles referring to this article.
    I desire to read more things about it!

  13. An impressive share! I have just forwarded this onto a coworker who had been doing a little homework on this.

    And he in fact ordered me dinner simply because I discovered it for
    him… lol. So allow me to reword this…. Thank YOU for the meal!!
    But yeah, thanks for spending some time to discuss this subject
    here on your site.

  14. Hello There. I discovered your weblog usingmsn. This is a really neatly written article. I’ll make sure to bookmark it and come back to learn extra of your useful information. Thanks for the post.I will definitely comeback.

  15. Excellent post. I used to be checking continuously this blog and I’m inspired!
    Very helpful information specially the last section :
    ) I deal with such info a lot. I used to be looking for
    this certain info for a very long time. Thank you and best
    of luck.

  16. I do not know whether it’s just me or if perhaps everybody else encountering problemswith your website. It appears as if some of the text in your content are running off the screen.Can somebody else please provide feedback and let me know if this ishappening to them too? This might be a issue with my browserbecause I’ve had this happen previously. Thank you

  17. Appreciating the time and effort you put into your blog and detailed information you offer.It’s awesome to come across a blog every once in a while that isn’t thesame outdated rehashed material. Excellent read! I’ve bookmarked your site and I’m including your RSSfeeds to my Google account.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...