Za’ayi Kwana Uku ana tsawa a Nigeria – Nimet

Date:

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya Nimet ta yi hasashen cewa za a yi sanyi na kwana uku tare da tsawa a fadin Najeriya daga yau Juma’a zuwa ranar Lahadi.

Nimet ta saki wannan sanarwa ne a ranar Alhamis a Abuja, za a dan yi hasken rana ran Juma’a da kuma gajimare a yankin arewacin Najeriya.

Ta kuma yi hasashen za a yi tsawa ta musamman a wasu yankunan adamawa da Taraba da safe.

“Da safe za a yi tsawa a Taraba da Kaduna da Bauchi da Gombe da kuma Adama, a wasu yankunan Borno da Yobe da Katsina da Jigawa da Zamfara da kuma Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...

An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar...

Fadan daba: ku fito ku Kare Kan ku da iyayenku – Gwamnatin Kano ga matasa

Ku tashi ku Kare kanku da iyayen Gwamnatin jihar kano...