Za’ayi Kwana Uku ana tsawa a Nigeria – Nimet

Date:

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya Nimet ta yi hasashen cewa za a yi sanyi na kwana uku tare da tsawa a fadin Najeriya daga yau Juma’a zuwa ranar Lahadi.

Nimet ta saki wannan sanarwa ne a ranar Alhamis a Abuja, za a dan yi hasken rana ran Juma’a da kuma gajimare a yankin arewacin Najeriya.

Ta kuma yi hasashen za a yi tsawa ta musamman a wasu yankunan adamawa da Taraba da safe.

“Da safe za a yi tsawa a Taraba da Kaduna da Bauchi da Gombe da kuma Adama, a wasu yankunan Borno da Yobe da Katsina da Jigawa da Zamfara da kuma Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...