Za’ayi Kwana Uku ana tsawa a Nigeria – Nimet

Date:

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya Nimet ta yi hasashen cewa za a yi sanyi na kwana uku tare da tsawa a fadin Najeriya daga yau Juma’a zuwa ranar Lahadi.

Nimet ta saki wannan sanarwa ne a ranar Alhamis a Abuja, za a dan yi hasken rana ran Juma’a da kuma gajimare a yankin arewacin Najeriya.

Ta kuma yi hasashen za a yi tsawa ta musamman a wasu yankunan adamawa da Taraba da safe.

“Da safe za a yi tsawa a Taraba da Kaduna da Bauchi da Gombe da kuma Adama, a wasu yankunan Borno da Yobe da Katsina da Jigawa da Zamfara da kuma Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...

Da dumi-dumi: NNPP ta nemi afuwar Tinubu kan kalaman suka da ake zargin Kwankwaso ya yi masa

  Jam’iyyar NNPP ta nemi afuwar Shugaban kasa Bola Tinubu...

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...