Majalisa ta yiwa Kasafin 2022 karatu na biyu

Date:

Kasafin shekara ta 2022 ya tsallake zaman karatu na biyu a gaban majalisar dattawan Najeriya.

An shafe tsawon sa’a guda da rabi a na muhawara kan kasafin da abubuwan da ya kunsa.

Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Alhamis din da ta gabata ya gabatarwa Majalisar kasafin da ya kunshi naira tiriliyan sama da 16.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...

Da dumi-dumi: NNPP ta nemi afuwar Tinubu kan kalaman suka da ake zargin Kwankwaso ya yi masa

  Jam’iyyar NNPP ta nemi afuwar Shugaban kasa Bola Tinubu...

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...