Zargin batanci : Kotu ta bada Umarnin a duba kwakwalwar Abduljabar a asibitin Dawanau

Date:

Kotun Shari’ar Musulunci dake Zamanta a Kofar kudu karkashin jagorancin Mai shari’a Malam Ibrahim Sarki Yola ta bada Umarnin Kai sheikh Abduljabar Kabara asibitin Dawanau domin duba Lafiyar kwakwalwarsa.

Yayin Zaman kotun na Wannan Rana Bayan kotun da bada Umarnin a karatowar Abduljabar laifukan da ake tuhumarsa ,Amma Abduljabar da lauyoyinsa basu ce komai ba game da tuhumar.

Kadaura24 ta rawaito Mai shari’a Ibrahim Sarki Yola ya bada Umarnin a rubuta kwafin shari’ar Baki daya a baiwa lauyoyin Abduljabar din nan take ba tare da bata Lokaci ba.

Mai shari’a Sarki Yola yace Koda lauyoyin Abduljabar sun ɗaukaka Kara hakan bazai hana cigaba da shari’ar ba.

Saraki Yola ya dage Zaman zuwa Ranar 19 ga Wannan Wata na satumba da muke ciki domin cigaba da shari’ar

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kano Ta Zama Zakara A Jarrabawa NECO Ta Bana

Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandire ta Najeriya (NECO),ta fitar...

Kungiyar Karamci United Family ta Karrama Shugaban gidan Radiyon Pyramid Saboda Taimakawa Al’umma

Shugaban gidan Radio tarayya Pyramid FM Dr. Garba Ubale...

Kotu ta yanke hukunci kan ko ICPC tana da ikon gudanar da binciken kudin tallafin karatu na Kano

Babbar Kotun tarayya dake Babban Birnin Tarayya (FCT), karkashin...

Dalilan Hukumar tace fina-finai ta Kano na haramta muƙabalar tsakanin masu waƙoƙin yabon Ma’aiki S A W

Hukumar Tace Fina-finan Jihar Kano ta sanar da haramta...