Ni baki bazai kamani ba, nasha tabara na sha yasin – Jaruma Ummi Rahab

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman

Matashiyar jarumar fina-finan Hausa, Ummi Rahab da labarin rabuwarta da me gidanta, Adam A. Zango ke yawo a shafukan sada zumunta ta bayyana cewa baki bai kamata.

Kadaura24 ta rawaito ummi Rahab bayyana hakane a wani bidiyo da Ali Art Work ya wallafa a shafinsa inda yake cewa gaskiya zata yi halinta.

Artwork wanda aka fi sani da Madagwal ya kara da cewa gaskiya zata yi halinta akan wannan lamari kuma masu zarginsa da ba dai-dai ba, zasu gane gaskiya.

Sai dai yace duk wanda ya zargeshi akan aikata ba dai-dai ba a wannan lamari, ya yafe masa.

Kusan makonni 2 kenan ana sa’insa Tsakanina Masu goyon Bayan Adam zango da Kuma ummi Rahab tun bayan Wani bayani da zango yayi akan alakarsu da Ummi Rahab

261 COMMENTS

  1. Усик зможе перемогти Джошуа за однієї умови, — експерт з боксу. За інформацією джерела, Джошуа за бій з небитих українцем отримає гонорар у розмірі 15 млн фунтів стерлінгів. Дана сума на 50% Усик Джошуа смотреть онлайн Sky Sports Усик – Джошуа, сообщает Расписание главных боев недели

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NAHCON ta sanar da ranar da za a fara jigilar Maniyatan Nigeria zuwa kasar Saudiyya

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Hukumar kula da aikin hajji ta...

Hisbah ta rushe wajen da aka ce sawun Ma’aiki ya fito a jihar Kano

    Hukumar Hisbah ta kai samame tare da rushe wani...

ƴan siyasa ne su ka kashe Arewacin Nigeria — Inji Gwamna Uba Sani

Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya bayyana cewa ‘yan...

Shugaban Karamar hukumar Bagwai ya kaddamar da aikn gada ta sama da Naira Miliyan 160

Daga Shu'aibu Sani Bagwai   Karamar hukumar Bagwai a jihar Kano...