Mukabala: Abduljabbar yace bai gamsu da mukabalar ba

Date:

Daga Abubakar Sa’eed

bayan kammala musabaka sheikh Abduljabbar Yace shi bai aminta da tsarin da aka gudanar da mukabalar ba.

Sheikh Abduljabbar ya bayyana hakan ne ga Manema labarai bayan kammala musabakar a Hukumar shari’a ta jihar Kano.

Yace yadda aka gudanar da mukabalar ba’a bani lokaci ba yadda ya kamata ,Kuma yadda na zaci zanga tsarin sai dana Zo wajen Sannan na fahimci yadda tsarin yake.

“tsarin mukabalar gaskiya ban gamsu da shi ba,Amma dai na bukaci gwamnatin jihar Kano ta sake shirya Mana wata mukabalar”Inji Abduljabbar

Tuni dai Kadaura24 ta rawaito cewa an kammala mukabalar Kuma an bayyana Sakamakon Karshe na mukabalar.

334 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...