Mukabala: Abduljabbar yace bai gamsu da mukabalar ba

Date:

Daga Abubakar Sa’eed

bayan kammala musabaka sheikh Abduljabbar Yace shi bai aminta da tsarin da aka gudanar da mukabalar ba.

Sheikh Abduljabbar ya bayyana hakan ne ga Manema labarai bayan kammala musabakar a Hukumar shari’a ta jihar Kano.

Yace yadda aka gudanar da mukabalar ba’a bani lokaci ba yadda ya kamata ,Kuma yadda na zaci zanga tsarin sai dana Zo wajen Sannan na fahimci yadda tsarin yake.

“tsarin mukabalar gaskiya ban gamsu da shi ba,Amma dai na bukaci gwamnatin jihar Kano ta sake shirya Mana wata mukabalar”Inji Abduljabbar

Tuni dai Kadaura24 ta rawaito cewa an kammala mukabalar Kuma an bayyana Sakamakon Karshe na mukabalar.

334 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba ya yi Allah-wadai da kisan gillar da aka yi wa wasu matasan Kano biyu a Benue

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi...

Rashin Jami’ar Mallakin jihar a shiyyar Kano ta Arewa na kokarin bayar da yankin baya – Alh. Mustapha Ahmad Gwadabe

Daga Shehu Hussaini Ahmad Getso An bukaci Gwamnatin jihar Kano...

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Almuharram a Nigeria

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Fadar mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji...

Yan uwan wata mata sun zargi Asibitin Malam Aminu Kano da sakaci wajen mutuwar yar uwarsu

Daga Sadiya Muhammad Sabo   Yan uwan wata mata da ta...