Alkalin Alkalai ya Amince da sake nada Alkalan kotun Shari’a 34 a Kano

Date:

Daga Abdulmajid Habib Isa Tukuntawa

Bayan samun nasarar cin jarabawa da kuma da cika duk wasu sharudda da Hukumar Kula da Shari’a ta gindaya Mai girma Babban Alkalin Alkalan Jihar Kano Nura Sagir Umar ya amince da nadin karin Alkalan Kotun Shari’a 34 a bangaren Shari’a na Jihar Kano.


Wannan na kunshe ne Cikin Wata sanarwa Mai dauke da sa hannun Mai Magana da yawun kotunan Jihar Kano Baba Jibo Ibrahim wadda kuma aka rabawa kaffefe yada labarai har da Kadaura24.


 Sanarwar ta ce Dukkanin sabbin Alkalan Kotun Shari’a da aka nada ana sa ran za a rantsar da su a ranar Juma’a, 25 ga watan Yuni, 2021 a dakin taro na Babbar Kotun Shari’a dake Kano da karfe 10: am

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...