Gwamna Badaru ya rantsar da Mai bashi shawara Kan yada labarai

Date:

Daga Khalifa Abdullahi Maikano

Gwamnan jihar Jigawa Badaru Abubakar ya rantsar da sabon mai ba gwamna shawara na musamman kan harkokin yada labarai da hulda da jama’a, Alhaji Habibu Nuhu Kila a gidan gwamnati da ke Dutse.

Kwamishinan shari’a na jihar kuma babban lauyan gwamnati, Dr Musa Adamu Aliyu ya rantsar da sabon mai ba shi shawara na musamman.

Bikin rantsuwar ya samu halartar Mataimakin Gwamnan Jihar Malam Umar Namadi, Sakataren gwamnatin jihar, Alhaji Adamu Abdulkadir Fanini da mambobin majalisar zartarwa ta jihar.

72 COMMENTS

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Dangote ya rage farashin man fetur a Nigeria

Matatar mai ta dangote ta rage farashin man fetur...

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...