Ramadan :Dan Majalisa ya raba tsabar kudi har Naira Miliyan Hamsin ga al’ummar sa

Date:

Dan Majalisa Lado Suleja Ya Kaddamar Da Rabon kudi Naira Miliyan Hamsin Ga Jama’ar Sa.

A Safiyar Talata Ne Dan Majalisar Kasa Dake Wakiltar Suleja Tafa Da Gurara Hon Lado Suleja Ya Rabawa Mutane Dari Da Ashirin Tsabar Kudi Naira Miliyan Hamsin.

Dan Majalisa Wanda Yace Bayan Salla Da Mako Daya Za’a Cigaba Da Rabon kudin Inda Mutane Dari Biyu Da Arba’in Zasu Samu Naira Miliyan Dari, Ya Kalubalenci Wadanda Suka Ci Gajiyar Kudin Da Suyi Amfani Dashi Yadda Yakamata.

Wadanda Suka Ci Gajiyar Sun Samu Naira Miliyan Daya-Daya Da Kuma Wasu Sun Samu Naira Dubu Dari Biyar-Biyar.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan Amincewar Kasar Saudia , an Sanya Ranar Binne Aminu Dantata a Madina

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid...

Rashin Alhaji Aminu Dantata Babban Rashi ne ga harkokin kasuwanci a Duniya – Salbas

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Babban kamfani a masana'antar mai a...

NNPPn Kano ta bayyana matsayar Kwankwaso kan batun yi wa Tinubu mataimaki a 2027

Shugabanin bangarori biyu na jam’iyyar NNPP a jihar Kano,...

A Gaggauce: Fadar shugaban Kasa ta musanta murabus din Sakataren gwamnatin tarayya

Daga Rahama Umar Kwaru Fadar shugaban Kasa ta musanta labarin...