Ramadan :Dan Majalisa ya raba tsabar kudi har Naira Miliyan Hamsin ga al’ummar sa

Date:

Dan Majalisa Lado Suleja Ya Kaddamar Da Rabon kudi Naira Miliyan Hamsin Ga Jama’ar Sa.

A Safiyar Talata Ne Dan Majalisar Kasa Dake Wakiltar Suleja Tafa Da Gurara Hon Lado Suleja Ya Rabawa Mutane Dari Da Ashirin Tsabar Kudi Naira Miliyan Hamsin.

Dan Majalisa Wanda Yace Bayan Salla Da Mako Daya Za’a Cigaba Da Rabon kudin Inda Mutane Dari Biyu Da Arba’in Zasu Samu Naira Miliyan Dari, Ya Kalubalenci Wadanda Suka Ci Gajiyar Kudin Da Suyi Amfani Dashi Yadda Yakamata.

Wadanda Suka Ci Gajiyar Sun Samu Naira Miliyan Daya-Daya Da Kuma Wasu Sun Samu Naira Dubu Dari Biyar-Biyar.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...