Hajj

Hajjin bana: Za A Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa

Babban Limamin Masallatan Harami Sheikh Abdurrahman Sudais ya sanar cewa za a fassara hudubar Ranar Arafa kai-tsaye a cikin harshen Hausa da wasu harsuna...

Yanzu-yanzu Saudiyya ta Sanar da Ranar Arfa da Babbar Sallah

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Hukumomi a ƙasar saudiyya sun tabbatar da ganin jinjirin watan Zul Hijja a wannan ranar ta alhamis. Kadaura24 ta rawaito Sanarwar da...

Yadda Yajin Aikin Yan Kwadago Yasa Maniyyatan Najeriya Cikin Rashin Tabbas

Jigilar maniyyatan Najeriya zuwa Saudiyya ta shiga rudani bayan kungiyoyin kwadagon kasar sun tsunduma yajin aiki a safiyar Litinin. Ma’aikatan sufurin jiragen sama sun Fara...

Hajjin Bana: Ƙasar Saudiyya Ta Samar Da Wata Lema Ta Musamman Ga Mahajjata

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Ma'aikatar Hajji da Umrah ta kasar Saudiyya ta samar da wata lema ta musamman wacce zata baiwa mahajjata kariya daga rana,...

Hajjin Bana: Akwai yiwuwar NAHCON ta Mayar wa da Maniyata Rarar Kuɗi

  Shugaban hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya, Alhaji Jalal Ahmad Arabi ya ce akwai yiwuwar hukumar ka iya mayar wa maniyyata rarar kuɗin...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img