Labaran Yau da Kullum

Sabon Rikici ya Kunno Kai Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Nigeria NAHCON

Daga Buhari Ali Abdullah   Wata guda kafin fara jigilar maniyyatan Najeriya zuwa kasa mai tsarki don gudanar da aikin hajjin 2025, rikici ya barke a...

Saudiya ta sanar da ranar da masu aikin Umrah za su bar kasar

Ma'aikatar aikin Hajj da Umrah ta Saudi Arabiya ta kebe ranar 1 ga watan Dhul Qada, wadda ta zo dai-dai da 29 ga watan...

Rashin tsaro da kashe-kashe sun ragu da kashi 90% a Najeriya – Nuhu Ribadu

  Mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro Nuhu Ribadu ya bayyana cewa Najeriya ta samu raguwar rashin tsaro da kashe-kashe da kusan kashi...

Mun gamsu da yadda malamai da daliban su ka koma makarantu – Gwamnatin Kano

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Gwamnatin jihar Kano ta yaba da yadda ɗaliban makarantun firamare da sakandire suka koma makarantunsu a yau litinin 7 ga watan...

Shugaban K/H Dala ya kaddamar da aikin hanya na kusan Naira miliyan 200 a mazabar Gobirawa

Daga Sani Idris maiwaya Shugaban karamar hukumar Dala Alhaji Surajo Ibrahim Imam ya kaddamar da aikin hanya da za'a kashe sama da Naira miliyan 197...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img