Ana neman wata damisa a Afirka ta Kudu ruwa a jallo

Date:

 

Hukumomi a Afirka ta Kudu na neman wata Damisa ruwa a jallo, da ta tsere daga hannun ubangidanta a yankin Walkerville da ke kudancin birnin Johannesburg.

 

Damisar ta tsere ne lokacin da katangar gidan ta fadi a daren Asabar, kamar yadda kafar yada labaran yankin ta bayyana.

Talla

Wasu rahotannin sun ce Damisar ta kai wa wani mutum hari, ta kuma yi ajalin wani kare da jikkata guda.

 

Talla daukar nauyi Suraj Umar Wudil

Hukumomin da ke kula da dabbobi a Afirka ta Kudu, sun gargadi mutane kar su kuskura su tunkari damisar idan sun gamu saboda dalilai na tsaro da hadarin da ke cikin hakan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...