Ana neman wata damisa a Afirka ta Kudu ruwa a jallo

Date:

 

Hukumomi a Afirka ta Kudu na neman wata Damisa ruwa a jallo, da ta tsere daga hannun ubangidanta a yankin Walkerville da ke kudancin birnin Johannesburg.

 

Damisar ta tsere ne lokacin da katangar gidan ta fadi a daren Asabar, kamar yadda kafar yada labaran yankin ta bayyana.

Talla

Wasu rahotannin sun ce Damisar ta kai wa wani mutum hari, ta kuma yi ajalin wani kare da jikkata guda.

 

Talla daukar nauyi Suraj Umar Wudil

Hukumomin da ke kula da dabbobi a Afirka ta Kudu, sun gargadi mutane kar su kuskura su tunkari damisar idan sun gamu saboda dalilai na tsaro da hadarin da ke cikin hakan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...