2023: Kungiyar Izala ta bayyana matsayarta kan wanda zai Shugabanci Nigeria

Date:

Daga Aisha Aliyu Umar

 

Kungiyar Izalatul bidi’a wa’ikamatussunah ta kasa ta bayyana matsayarta kan wanda zai Shugabanci Nigeria a kakar zaben shekara ta 2023 dake tafe.

Gwamnatin tarayya ta amince da Hutun haihuwa ga maza ma’aikata

“Muna addu’ar cikin yan takarar shugaban kasa tsakani Alhaji Atiku Abubakar Mai girma Wazirin Adamawa da Bola Ahmad Tinubu da Mai girma Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso wadanda duk Musulmi ne Muna rokon Allah ya zaba mana wanda zai zama alkhairi ga Nigeria da Musulunci”. Inji Kabiru Gombe

 

Talla

Sakataren kungiyar Sheikh Muhammad Kabiru Gombe cikin wata sanarwa da ya wallafa a sahihin shafinsa na Facebook yace Shugaban kungiyar na kasa ya bashi Umarnin su cigaba da yin addu’o’i Allah ya zabawa Nigeria da addinin musulunci wanda zai zama alkhairi gare su.

Yanzu-Yanzu: Gwamnatin jihar Kano ta haramta wa Yan Adaidaita Sahun bin Wasu Manyan Titunan Kano

 

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a zabuka mabanbanta kungiyar ta kan fadi Inda zata kar ka ta, Amma a wannan karon kungiyar ta ce addu’o’in kawai zasu yi domin duk manyan yan takarar Musulmi ne don haka baza su zabi wani su bar wani ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Dangote ya rage farashin man fetur a Nigeria

Matatar mai ta dangote ta rage farashin man fetur...

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...