Daga Isa Ahmad Getso
Gwamnatin Najeriya ta amince a rinΖa bayar da hutun haihuwa na kwana 14 ga maza masu aikin gwamnati.
Shugabar maβaikata ta gwamnatin tarayya, Dr Folasade Yemi-Esan ce ta sanar da hakan a wata takardar sanarwa da ta fitar ranar Litinin.

Sanarwar ta ce βgwamnati ta amince da hutun haihuwa ga maβaikata maza waΙanda matansu suka haihu na tsawon kwanakin aiki 14.β
Sanarwar ta Ζara da cewa ba za a iya Ιaukar hutun fiye da sau Ιaya ba a cikin shekara biyu.

Haka nan za a iya Ιaukar hutun ne na haihuwa huΙu.