Gwamnatin tarayya ta amince da Hutun haihuwa ga maza ma’aikata

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Gwamnatin Najeriya ta amince a rinƙa bayar da hutun haihuwa na kwana 14 ga maza masu aikin gwamnati.

 

Shugabar ma’aikata ta gwamnatin tarayya, Dr Folasade Yemi-Esan ce ta sanar da hakan a wata takardar sanarwa da ta fitar ranar Litinin.

Talla

Sanarwar ta ce “gwamnati ta amince da hutun haihuwa ga ma’aikata maza waɗanda matansu suka haihu na tsawon kwanakin aiki 14.”

 

Sanarwar ta ƙara da cewa ba za a iya ɗaukar hutun fiye da sau ɗaya ba a cikin shekara biyu.

 

Takardar da gwamnatin ta Saka akan wannan batu

Haka nan za a iya ɗaukar hutun ne na haihuwa huɗu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika sakon ta’aziyyar Rasuwar Aminu Dantata

Daga Sadiya Ahmad   Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika...