Rarara ya bayyana abun dake tsakanin su da Aisha Humaira

Date:

Daga Aisha Aliyu Umar

 

Aisha Humaira dai tana daya daga cikin jarumai mata da tauraruwarsu ke haskawa A masana’antar kannywood, Sai dai anga kokaci guda ta jingine harkar fina-finan ta koma karkashin Kamfanin Mawakin wato Dauda Kahutu Rarara.

 

Kafin komawarta karkashin Kamfanin Na Mawakin, A Baya Ana Yawan Ganinta da mai shirya fina-finan nan Abubakar Bashir Mai Shadda, Inda bayan auren na mai shadda Kwatsam sai akaga ta koma wajen mawaki Rarara.

Talla

Hakan tasa mutane suka fara zargin c kamar akwai soyayya mai karfi a tsakaninsu da Rarara sakamakon yanda a koda yaushe ake ganin su tare, hakan tasa mutane da dama suke .

 

Sai dai a wata hira da akai da mawaki Rarara an tambaye shi :

Rarara da Humaira

“Shin Akwai Soyayya Ne TsakaninKa Da Jaruma Aisha Humaira?”

 

Mawaki Rarara yace shi da Aisha Humaira ba soyayya bace kawai akwai kyakyawar alakar ta aiki a tsakaninsu, amma yace ba laifi bane kowa ya fadi abun da yake tunani.

” Aisha Humaira Darakta ce a kamfani na Kuma ita ce ta uku a kamfanin don haka dole a rika ganinmu tare da ita, kuma in ma da soyayya a tsakaninmu nan gaba ai zata fito tunda ita soyayya ai bata buya”. Inji Rarara 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...

Majalisu na neman sauya lokacin zabuka a Nigeria

Majalisar Dokoki Ta Ƙasa Ta Gabatar Da Kudirin Sauya...

Kungiyar Lauyoyi yan asalin jihar Kano sun mika korafi ga kasashen Amuruka Ingila da UN kan zargin kisan a Tudun Wada

Kungiyar Lauyoyin Yan Asalin Jihar Kano (National Forum of...

Da dumi-dumi: ASUU ta sanar da ranar da zata fara yajin aiki

Shugabancin Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta umurci...