Da dumi-dumi: ASUU ta janye yajin aikin da ta yi watanni takwas tana yi

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa wato ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta kwashe watanni takwas tana yi, makamar yadda jaridar The PUNCH ta rawaito.

Duk da cewa kungiyar ba ta fitar da sanarwar a hukumance ba, wakilin jaridar ya tattaro cewa an dauki matakin ne a karshen taron majalisar zartarwa ta kasa ta kungiyar da aka gudanar a sakatariyar ASUU da ke Abuja.

Talla

Da yake zantawa da Majiyar Kadaura24, Wani da ya nemi a sakaye sunansa wanda kuma yana cikin taron, yace “Eh, an dakatar da yajin aikin”.

Talla

Da aka nemi karin bayani, majiyar ta ce, “Shugaban ASUU zai fitar da wata sanarwa a hukumance da safiyar nan”.

Talla

Kungiyar malaman ta fara yajin aikin ne a ranar Litinin, 14 ga Fabrairu, 2022.

 

Karin bayani na nan tafe…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Dangote ya rage farashin man fetur a Nigeria

Matatar mai ta dangote ta rage farashin man fetur...

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...