Gwamnatin Kogi ta rufe gidajen karuwai, ta kuma hana sanya takunkumi

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Gwamnan Jihar Kogi da ke tsakiyar Najeriya, Yahaya Bello, ya bayar da umarnin rufe gidajen karuwai a fadin jihar.

 

Kazalika ya haramta sanya takunkumai a bainar jama’a da zummar ganin cikakkiyar fuskar kowa domin magance matsalar tsaro.

 

Wannan umarni ya biyo bayan matsalolin tsaro da ake samu a wasu sassan jihar.

 

Talla

Gwamna Bello ya bayar da umarni ne ranar Talata a Lokoja yayin taro da sarakunan gargajiya na jhar.

 

Gwamnan ya bayar da umarnin rusa yankunan da ake kama-wuri-zauna da ke Lokoja, Osara, Zango, Itobe, Obajana, da wasu sassan jihar.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika sakon ta’aziyyar Rasuwar Aminu Dantata

Daga Sadiya Ahmad   Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika...

Kungiyar ’Yan Jaridun Kano Arewa ta Aike da Sakon Ta’aziyyar Rasuwar Alhaji Aminu Dantata

  Kungiyar ’Yan Jarida ta Kano Arewa ta bayyana alhinin...