Hajjin bana: An kai Tumaki dubu 50 kasar Saudiyya daga Africa

Date:

Daga Kamal Yahya Zakaria

 

A shirye-shiryen gudanar da aikin Hajji na shekarar 1443, Masarautar Saudi Arabia ta sanar da isowar wani jirgin ruwa dauke da dabbobi ta tashar ruwa ta kasar mai tsarkin dake Jeddah.

 

 

 

Rahotanni sun tabbatar da cewa Tumaki 50,000, ne suka isa kasar daga Nahiyar Africa Wadanda alhazai zasu yi amfani da su wajen hadaya wanda kuma aka mai da shi dole ga kowanne mahajjaci.

 

 

Kadaura24 ta rawaito hukumomin kasa mai tsarki sun tabbatar da fito da sabbin tsare-tsare a aikin Hajji bana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sallah: Baffa Babba ya raba buhu 2,000 na Shinkafa ga Kungiyoyin Tinubu a Kano

Babban daraktan cibiyar kula da ingantuwar aiyuka ta kasa...

Babbar Sallah : Kansilan Lajawa ya raba Naira dubu 500 ga al’ummar mazabarsa

Daga Nura Adam   Kansilan mazabar Lajawa a karamar hukumar Wudil...

Da dumi-dumi: Kotu ta aike da Matashin dake shigar mata a Tiktok da film gidan gyari

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Shugaban Hukumar tace fina-finai da Dab'i...