Ba dan Sani Abacha na aura ba — Hafsat Idris

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman
 Fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood, Hafsat Idris, ta karyata rahotannin da kafafen yada labarai suka yada cewa ta auri dan tsohon shugaban kasar Najeriya.
 Kadaura24 ta rawaito Hafsat, wacce da farko ta ki cewa komai kan Kan batun auren nata, daga baya ta bayyana a shafinta na Instagram cewa mijinta ba dan tsohon shugaban kasa bane.
 A yayin da take tabbatar da labarin auren nata, jarumar da aka fi sani da Ɓarauniya ta bayyana cewa mijin nata ba shi da wata alaka ta kusa ko ta nesa da gidan tsohon shugaban kasa Marigayi Janar Sani Abacha.
 A cewar wata majiya mafi kusa da ita, jarumar an daura aurenta ne da wani Mukthar Hassan Hadi a ranar 26 ga Fabrairu, 2022.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...