Ba dan Sani Abacha na aura ba — Hafsat Idris

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman
 Fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood, Hafsat Idris, ta karyata rahotannin da kafafen yada labarai suka yada cewa ta auri dan tsohon shugaban kasar Najeriya.
 Kadaura24 ta rawaito Hafsat, wacce da farko ta ki cewa komai kan Kan batun auren nata, daga baya ta bayyana a shafinta na Instagram cewa mijinta ba dan tsohon shugaban kasa bane.
 A yayin da take tabbatar da labarin auren nata, jarumar da aka fi sani da Ɓarauniya ta bayyana cewa mijin nata ba shi da wata alaka ta kusa ko ta nesa da gidan tsohon shugaban kasa Marigayi Janar Sani Abacha.
 A cewar wata majiya mafi kusa da ita, jarumar an daura aurenta ne da wani Mukthar Hassan Hadi a ranar 26 ga Fabrairu, 2022.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...