Matsalar tsaro:Gwamnonin Arewa guda 5 zasu siyo na’urorin harba makamai

Date:

Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufa’i ya koka cewa matsalar hare-haren ‘yan fashin daji na dada kamari a shiyyar Arewa kuma kasar ba ta da isassun jami’an tsaron ke iya magance ta.

Kan haka ne ya ce shi da wasu gwamnonin jihohi biyar na yankin suka yanke shawarar shigowa da na’urorin harba makamai da ake iya sarrafawa daga nesa daga kasar Turkiyya domin taimakawa sojojin saman a kasar wajen murkushe su.

Gwamna Nasir El-Rufai ya bayyana haka ne a dazu yayin wani taron manema labarai a fadar Shugaban kasar da ke Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...

Yanzu-yanzu: Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam’iyyar SDP

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Major Dr. Hamza Al-Mustapha ya shiga...

Inganta aiyukan hukumar zakka hanya ce da gwamnatin za ta bi don rage talauci a Kano – Sarkin Rano

Daga Kamal Yakubu Ali   Mai martaba sarkin Rano Amb. Muhammad...