Rikicin APC a Kano: Kotun Daukaka Kara ta dage sauraren karar da tsagin Ganduje suka shigar

Date:

Daga Hamdan Abdullah

Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja ta dage karar da bangaren Gwamna Abdullahi Ganduje na jam’iyyar APC reshen Kano suka shigar a kan tsagin Sanata Ibrahim Shekarau zuwa ranar Juma’a 21 ga watan Janairu domin sauraren karar.

Kadaura24 ta rawaito wannan kara dai na kalubalantar shugabancin jam’iyyar APC a Kano wanda wata babbar kotu a babban birnin tarayya Abuja ta amince da zaben shigabannin jam’iyyar a matakin mazabu da kananan hukumomi da na jiha wanda bangaren Sanata Ibrahim Shekarau suka gudanar wanda ya samar da Ahmadu Haruna Danzago a matsayin shugaba.

A biyo mu nan gaba domin karanta cikakken labarin

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...

An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar...

Fadan daba: ku fito ku Kare Kan ku da iyayenku – Gwamnatin Kano ga matasa

Ku tashi ku Kare kanku da iyayen Gwamnatin jihar kano...