Rikicin APC a Kano: Kotun Daukaka Kara ta dage sauraren karar da tsagin Ganduje suka shigar

Date:

Daga Hamdan Abdullah

Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja ta dage karar da bangaren Gwamna Abdullahi Ganduje na jam’iyyar APC reshen Kano suka shigar a kan tsagin Sanata Ibrahim Shekarau zuwa ranar Juma’a 21 ga watan Janairu domin sauraren karar.

Kadaura24 ta rawaito wannan kara dai na kalubalantar shugabancin jam’iyyar APC a Kano wanda wata babbar kotu a babban birnin tarayya Abuja ta amince da zaben shigabannin jam’iyyar a matakin mazabu da kananan hukumomi da na jiha wanda bangaren Sanata Ibrahim Shekarau suka gudanar wanda ya samar da Ahmadu Haruna Danzago a matsayin shugaba.

A biyo mu nan gaba domin karanta cikakken labarin

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya bijiro da harajin da zai sa farashin man fetur ya karu

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da ƙaddamar...

Sabbin Nau’o’in cutar Shan Inna 4 sun bulla a Kano

Hukumar kula da lafiya a matakin farko ta jihar...

NDLEA ‘Yan Sanda da Gwamnatin Kebbi Sun Karyata Jita-jitar Samar da Filin Jirgin Sama na Boye a jihar

  Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta...

Kotu a Kano ta kawo karshen Shari’ar wata Tunkiya

Daga Dantala Uba Nuhu, Kura An kawo ƙarshen shari’ar wata...