Shugaban jam’iyyar APC na mazabar baburi dake T/Wada ya Rasu

Date:

Allah ya yiwa Shugaban Jamiyyar APC na mazabar baburi da ke Karamar Hukumar Tudun wada Alhaji Garba Liman Rasuwa mai kimanin Shekaru  42.

Alh. Garba ya Rasu ya bar Matan aure da ‘ya’yan maza da mata, Kuma tuni aka yi jana’izzarsa Kamar yadda addinin Musulci yayi tanadi.

 Sanarwa Daga Rt. Hon. Alhassan Ado Doguwa. Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar wakilai ta kasa Kuma ( SARDAUNAN RANO).

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Na sauke nauyin da Tinubu ya ɗora min – Gwamnan riko na jihar Rivers

Vice-Admiral Ibok-Ete Ibas (Mai ritaya), wanda shi ne gwamnan...

Cin Gashin Kan Kananan Hukumomi: Kawu Sumaila ya jinjinawa Gwamnan Kano

Sanatan da ke wakiltar Kano ta Kudu a Majalisar...

Gwamna Yusuf Ya Shirya Baiwa Kananan Hukumomin Kano Cikakken ‘Yan cin Kai

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya amince...

Majalisar Zartarwa ta jihar Kano ta Amince da kashe Naira Biliyan 18 don aiwatar da wasu aiyuka

  Majalisar zartarwar jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir...