Gwamnan Kano ya yi sabbin nade-nade

Date:

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya nada Malam Adamu Yusuf Tofa a matsayin Babban Mai taimaka masa na musamman kan Ilimin Tsangaya, da kuma Hon.Surajo Ahmad Chedi a matsayin mai bashi shawara kan ci gaban harkokin alʼummar karkara.

Wannan na cikin wata sanarwa da Babban Darkatn Yaɗa Labaran Gwamnam Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya sanyawa hannu kuma ya aikowa Kadaura24.

InShot 20250309 102512486
Talla

Sanarwar ta ce Malam Tofa tsohon mataimakin shugaban karamar hukumar Tofa ne, Kuma kwararre a ilimin addinin Musulunci da tsarin Tsangaya.

Gwamnatin Kano ta bada hutun sabuwar shekarar Musulunci

Haka kuma Hon.Chedi tsohon kansila ne mai gogewa a harkokin al’umma.

 

Sanarwar ta Kara dacewa Gwamnan na ganin waɗannan nade-naden na daga cikin matakan kara shigar da kowa a tafiyar gwamnati, musamman jama’ar karkara da masu bukata ta musamman.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar kula da almajirai ta Kasa ta kaddamar da yiwa almajirai Rijista a Kano

Daga Saminu Ibrahim Magashi   Hukumar kula da almajirai da yaran...

Da gudu zan karɓi tayin kujerar mataimakin shugaban ƙasa – Barau Jibrin

Daga Isa Ahmad Getso Mataimakin shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata...

Inganta tsaro: Shugaban K/H Tarauni ya ba da fili domin gina ofishin Civil Defence a karkasara

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Shugaban karamar hukumar Tarauni, Alhaji Ahmed...

Gwamnatin Kano ta bada hutun sabuwar shekarar Musulunci

Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana gobe Alhamis, 26 ga...