Garban kauye ya Aika da ta’aziyya ga Murtala Sulen Garo bisa Rasuwar Kanwar Mahaifinsa

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

Shugaban Karamar Hukumar Kumbotso Alhaji Hassan Garban kauye farawa ya Mika Sakon ta’aziyya ga kwamishinan kananan hukumomi da masarautu, Murtala Sule Garo bisa rasuwar kanwar Mahaifinsa Hajiya Hadiza Galadima Abubakar.

 

Cikin Wata sanarwa dauke dasa Hannun Mai taimakamsa Kan harkokin yada labarai Shazali farawa ya aikowa Kadaura24 yace Rashin Hajiya Hadizan Babban rashi ne ga al’ummar Jihar Kano Baki Daya.

 

Shugaban Karamar Hukumar ta Kumbotso ya bayyana cewa “Don haka ina mika wannan ta’aziyya ga kwamishinan kananan hukumomi da masarautu, Murtala Sule Garo, da daukacin iyalanta, da al’ummar garin Garo da karamar hukumar Kabo, a madadin al’ummar Karamar Hukumar Kumbotso.

Shugaban Wanda yanzu gaka ke kasar Saudiya Domin Sauke fararin Umara ya Kuma yi addu’ar Allah ya gafarta Mata, Sannan ya bukaci ‘yan uwa da su Kara Hakurin rashinta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...