Gwamnatin Neja za ta karya farashin kayan abinchi

Date:

Gwamnatin jihar Neja a Nigeria ta ce zata karya farashin kayan abinchi sakamakon gabatowar watan azumin Ramadan.

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya sanar da hakan ne lokacin da ya karɓi baƙuncin tawagar gidauniyar ‘Gates’ a gidan gwamnatin jihar da ke Minna.

InShot 20250115 195118875
Talla

Gwamna Bago ya ce ya ɗauki matakin ne domin sauƙaƙa wa al’umma a lokacin azumin watan Ramadan.

Idan za a iya tunawa Kadaura24 ta duk lokacin watan azumin Ramadan al’umma su kan koka da yadda yan kasuwa ke tsauwala farashin kayan masarufi saboda yadda ake yawan amfani da su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta sake maka Ganduje da ya’yansa a gaban Kotu

Gwamnatin jihar Kano ta kai tsohon gwamnan jihar, Dr....

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta koka da kalaman mataimakin gwamnan Kano

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NANNM) reshen...

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...