Ku mai da hankali wajen gina rayuwar al’umma – Sarkin Kano na 16 ga Kungiyar matan Arewa

Date:

Daga Sani Idris maiwaya

 

Sarkin Kano na 16 Khalifa Muhammad Sanusi II ya bukaci kungiyoyin da ke taimakawa al’umma marasa karfi da su mai da hankali wajen bijiro da ayyukan da za su ciyar da al’umma Gaba.

Muhammadu Sunusi na biyu ya bayyana hakan ne lokacin da Shugaban gidauniyar matan arewa karkashin jagorancin Hajiya Binta Umar tare da dukkanin Ayarinta su kaiwa Sarkin ziyarar a fadarsa.

InShot 20250115 195118875
Talla

Sarkin ta bakin wazirin Kano Alhaji Sa’ad Shehu Gidado ya ce sarki ya gode musu da wannan ziyara da Suka kai masa haka kuma masarautar Kano za ta basu gudunmuwa wajen ganin sun taimakawa marasa karfi a jihar nan.

Rundunar yansandan Kano ta baiwa al’ummar Sheka kwana 1 su kai mata Sunayen yan daban unguwar

A nata jawabin shugabar gidauniyar matan arewa Hajiya Binta Umar ta ce sun je fadar ne domin neman albarkar Sarki da kuma neman shawara a kan yanda za su rika taimakawa al’umma da kayan tallafi daban-daban domin Su zamo masu dogaro da kai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...