Kungiyar One Voice Initiative ta nada sabbin shugabanninta na kasa

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

 

Wata kungiya mai zaman kanta mai zaman kanta, mai suna One Voice Initiative, ta sanar da sunayen shugabannin kungiyar na Nigeria.

Kungiyar One Voice Initiative kungiya ce mai fafutukar inganta shugabanci nagari, da rikon amana, da ci gaban harkokin siyasa, a Nigeriya.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Daraktan hulda da jama’a na kungiyar Abubakar Abdulkadir Dangambo.

Yanzu-yanzu:Kotu ta baiwa hukumar zaben Kano umarni Kan zaben kananan hukumomi

Ga jerin sunayen Shugabannin kungiyar na kasa:

1. Abbas Abdullahi, cissp,ipma: Shugaban kungiyar na ƙasa

2. Comr. Sani Garba: Daraktan harkokin sadarwa

3. Khadija Muhd: Darakta Kan al’amuran da suka shafi samar da daidaito (Jinsi)

4.Ali Maiwada: Daraktan Tsare-Tsare:

5. Nura Saghir Muhd: Daraktan kula da harkokin Siyasa da Jam’iyyu

6. Malam Abubakar Abdulkadir Dangambo: Daraktan hulda da manema labarai

Kotu ta tusa keyar alƙalin bogi zuwa gidan yari a Kano

7. Hajiya Hindatu Bashir: Daraktar Tuntuba

8. Hajiya Hauwa Muhd: Daraktar harkokin kudi da walwala

9.Comr. Auwal Ali : Darakta kan harkokin Ƙungiyoyi

10. Alhaji Lawan Muhammad Riba: Kuma shugaban kwamitin amintattu

Dukkanin waɗannan mukamai kowa an bashi ne bisa kwarewarsa a fannin da aka bashi mukamin akai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika sakon ta’aziyyar Rasuwar Aminu Dantata

Daga Sadiya Ahmad   Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika...