Hukumar Nafdac ta kama Masu sayar da Sinadarin da ake hada Bom a Kano

Date:

Daga Saminu Ibrahim Magashi
Hukumar kula da ingancin abinchi da magunguna ta Kasar reshen Jihar Kano wato (Nafdac) ta Sami nasarar damke wasu gurbatattun mutane wadanda ake zargi da aikata wasu lefuka ciki harda siyar da sinadaran hada bomb a Kano .
Shugaban Hukumar a nan Kano Pharm. Shaba Muhammad ne ya baiyana hakan yayin suke holan Waɗanda ake zargin a helkwatar Hukumar dake titin tashar jirgin saman alAminu kano.
Da Wakilin Kadai yake zantawa da guda daga cikin wadanda ake zargin Mai suna goodness ya bayyana cewa shi bai san ana hada bom da sinadari ba, yace Kawai shi yana siyar da shi ne a Matsayin sana’a ba tare da yasan irin amfanin da akeyi da Sinadarin ba.
Da yake karin haske Kan lamarin pharm. Shaba Muhammad yace zasu zurfafa bincike daga bisani suga irin matakin da ya kamata su dauka akan wadannan mutane domin dai dakile afkuwar haka a nan gaba.

10 COMMENTS

  1. קמגרה מציעה אלטרנטיבה זמינה ומעולה לכל התרופות מעודדות הזקפה מהדור הקודם (וייגרה, סייליס, לויתרה) שעדיין זמינות בשוק התרופות לעידוד זקפה נכון לבנתיים. ריהוט גן

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...