Hukumar Nafdac ta kama Masu sayar da Sinadarin da ake hada Bom a Kano

Date:

Daga Saminu Ibrahim Magashi
Hukumar kula da ingancin abinchi da magunguna ta Kasar reshen Jihar Kano wato (Nafdac) ta Sami nasarar damke wasu gurbatattun mutane wadanda ake zargi da aikata wasu lefuka ciki harda siyar da sinadaran hada bomb a Kano .
Shugaban Hukumar a nan Kano Pharm. Shaba Muhammad ne ya baiyana hakan yayin suke holan Waɗanda ake zargin a helkwatar Hukumar dake titin tashar jirgin saman alAminu kano.
Da Wakilin Kadai yake zantawa da guda daga cikin wadanda ake zargin Mai suna goodness ya bayyana cewa shi bai san ana hada bom da sinadari ba, yace Kawai shi yana siyar da shi ne a Matsayin sana’a ba tare da yasan irin amfanin da akeyi da Sinadarin ba.
Da yake karin haske Kan lamarin pharm. Shaba Muhammad yace zasu zurfafa bincike daga bisani suga irin matakin da ya kamata su dauka akan wadannan mutane domin dai dakile afkuwar haka a nan gaba.

10 COMMENTS

  1. קמגרה מציעה אלטרנטיבה זמינה ומעולה לכל התרופות מעודדות הזקפה מהדור הקודם (וייגרה, סייליס, לויתרה) שעדיין זמינות בשוק התרופות לעידוד זקפה נכון לבנתיים. ריהוט גן

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kwamitin PTA na Kano ya dauki matakan hana ragewa dalibai hanya bayan taso su daga makaranta

DAGA ABDULHAMID ISAH Shugaban Kwamitin Iyayen yara da Malamai na...

Fada daba: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf – Daga Zainab Nasir Ahmad

Daga Zainab Nasir Ahmad Mai Girma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Abba...

RATTAWU ta Kano ta taya Abbas Ibrahim Murnar sabon mukamin da NUJ ta ba shi

Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta kasa reshen jihar...

NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Daga Aliyu Abdullahi Danbala   Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta...