Zargin Auren Jinsi: Majalisar wakilai ta fadi Matsayarta kan batun yarjejeniyar Samoa

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

 

Majalisar Wakilai ta watsi da yarjejeniar Samoa da Gwamnatin tarayya ta rattaba hannu a kai.

Majalisar ta kuma bukaci gwamnatin ta dakatar da aiwatar da yarjejeniyar sai an warware duk sarkakiyar da ke tattare da ita.

Majalisar ta cimma wannan matsaa ne a ranar talata, sakamakon dambarwar da ta dabaibaye yarjejeniyar.

Talla

Idan za a iya tunawa jaridun Nigeria sun rawaito cewa gwamnatin tarayya ta rattaba hannu akan yarjejeniyar Samoa, wadda ake zargin akwai batun ba da dama ga masu rajin kare hakkin masu auren jinsi su ci karen su babu babbaka.

Mun fito da sabon Tsaro Hana aiyukan laifi a karamar hukumar Gezawa – Kwamandan yan sintiri

Sai dai gwamnatin tarayya ta musanta cewa akwai batun auren jinsi a cikin yarjejeniyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...