Yan Jarida Su na taimakawa wajen Samar da Zaman lafiya a Kano – CP Sama’ila Dikko

Date:

Daga Sani Darma

 

Kwamishinan ‘yan Sanda yace aikin Jarida aikin Allah ne, Kuma ana samun lada a wajen Allah.

Inda yace aikin da Masu gabatar da shirin Al,amuran Yau da Kullum Suke yi abu ne Wanda jama,a Suke samun Ilimi da Hankali akan rayuwa.

Isma,ila Dikko ya bukaci Gidajen Radio dake Jihar Kano su cigaba da kokari domin cigaba da kawo shirye shiryen Zaman lafiya.

Anasa jawabin Shugaban Kungiyar Masu gabatar da shirin Magazine programme dake Jihar Kano, Commared Sani Abdurrazak Darma ,ya bayyana makasudin ziyarar da cewa .. domin kulla Alaka da kawo ci gaba ga masu gabatar a Shirin.

Sani Abdurrazak Darma yace Hadin kai da tafiya tare guri daya shine abinda Suke saka a gaba…tare da kawo cigaban Alumma.

Yayin ziyarar Kungiyar Masu gabatar da shirin Magazine programme dake Jihar Kano…Kungiyar ta Karrama Kwamishinan’yan Sanda Sama,ila Shu,aibu Dikko da Lambar yabo.

Karshen rahotan kenan Abdulmahid Habibb

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sallah: Gwamnatin Kano za ta hukunta gidan wasan da ya bar masu shigar banza da shaye-shaye

Daga Rahama Umar Kwaru   A kokarin ta na yaki da...

Sallah: Hussari ya sauke kabakin arziki ga yan jam’iyyar APC na karamar hukumar Gwale

Daga Ibrahim Abubakar Diso   Tsohon Dan Majalisar wakilai da ya...

Kungiyar RATTAWU ta aike da ta’aziyyar mutane 22 yan wasan Kano da suka rasu

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta...

Kungiyar Shekarau ta gindaya Sharadi Kafin shiga hadakar yan adawa a Nigeria

Ƙungiyar League of Northern Democrats (LND) ƙarƙashin jagorancin tsohon...