Sanarwa ta Musamman Daga Hukumar Samar da Ruwan sha ta Jihar Kano

Date:

Dangane da kokawar da al’umar jihar Kano suke yi kan karancin ruwa, hukumar samar da ruwa ta jihar ta ce hakan ya biyo bayan gyara Famfunan Ruwa na matatarruwa ta Tamburawa da ake yi,shi ne ya gurgunta ayyukan samar da ruwa a wasu bangarori na jihar.

Al’ummomin yankunan da sunayensu ke rubuce a kasa, su ne wadanda matsalar ruwan sha ta shafa a yankunansu.

Don haka da zarar al’amura sun inganta, ruwa zai wadata a dukkanin yankunan.

Don haka Hukumar Ruwa ta Jihar Kano ta yi nadamar duk wata matsala da ta faru sakamakon karancin ruwan da aka samu a wadannan yankuna:

➤ NAIBAWA

➤ U/UKU

➤ KUNDILA

➤ GYADI GYADI

➤ TARAUNI

➤ KARKASARA

➤ NASSARAWA

➤ DANGAURO

➤ TUDUN BAYERO

➤ GARIN TAMBURAWA.

Duk da haka, wasu yankuna suna ci gaba da samun ruwa ba tare da katsewa ba musamman, ƙarƙashin Yankunan da aka lissafa kamar haka:

➤ PANSHEKARA

➤ DORAYI

➤ GASAU

➤ GAIDA

➤ SAMEGU

➤ SABUWAR GANDU

➤ SHARADA

➤ SABON TITI

➤ KOFAR FAMFO

➤ KOFAR NAISA

➤ KOFAR DANAGUNDI

➤ KABARA

➤ GIDAN SARKI

➤ GWALE

➤ SABUWAR KOFA

➤ AISAMI

➤ GAURON DUTSE

➤S/MAINAGGE

➤ BUK OLD SITE

➤ DUKAWUYA

➤ DAWANAU

➤ MULTARA

➤ BACHIRAWA

➤ KURNA

➤ REJIYAR LEMO da sauransu.

Sanarwar daga shugaban hukumar samar da ruwan sha ta jihar Kano Engr. Garba Ahmad Bichi .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sallah: Baffa Babba ya raba buhu 2,000 na Shinkafa ga Kungiyoyin Tinubu a Kano

Babban daraktan cibiyar kula da ingantuwar aiyuka ta kasa...

Babbar Sallah : Kansilan Lajawa ya raba Naira dubu 500 ga al’ummar mazabarsa

Daga Nura Adam   Kansilan mazabar Lajawa a karamar hukumar Wudil...

Da dumi-dumi: Kotu ta aike da Matashin dake shigar mata a Tiktok da film gidan gyari

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Shugaban Hukumar tace fina-finai da Dab'i...

Rabon Jakai: Faizu Alfindiki ya aikawa Sanusi Bature budaddiyar wasika

Zuwa ga: DG. Sunusi Bature Dawakin Tofa Daraktan Yada Labarai, Gwamnatin...