Majalisa ta yiwa Kasafin 2022 karatu na biyu

Date:

Kasafin shekara ta 2022 ya tsallake zaman karatu na biyu a gaban majalisar dattawan Najeriya.

An shafe tsawon sa’a guda da rabi a na muhawara kan kasafin da abubuwan da ya kunsa.

Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Alhamis din da ta gabata ya gabatarwa Majalisar kasafin da ya kunshi naira tiriliyan sama da 16.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu ta yanke hukunci kan ko ICPC tana da ikon gudanar da binciken kudin tallafin karatu na Kano

Babbar Kotun tarayya dake Babban Birnin Tarayya (FCT), karkashin...

Dalilan Hukumar tace fina-finai ta Kano na haramta muƙabalar tsakanin masu waƙoƙin yabon Ma’aiki S A W

Hukumar Tace Fina-finan Jihar Kano ta sanar da haramta...

‎Kawu Sumaila ya binciko kudaden da gwamnatin tarayya ta turawa kananan hukumomin Kano

‎ ‎Sanata mai wakiltar Kano ta Kudu, Suleiman Abdulrahman Kawu...