Majalisa ta yiwa Kasafin 2022 karatu na biyu

Date:

Kasafin shekara ta 2022 ya tsallake zaman karatu na biyu a gaban majalisar dattawan Najeriya.

An shafe tsawon sa’a guda da rabi a na muhawara kan kasafin da abubuwan da ya kunsa.

Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Alhamis din da ta gabata ya gabatarwa Majalisar kasafin da ya kunshi naira tiriliyan sama da 16.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...