Ramadan: Gwamnatin Yobe ta Rage Lokacin aiki ga ma’aikatan gwamnati

Date:

Daga Samira Hassan

 

Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya amince da rage sa’o’in aikin gwamnati saboda shigowar watan Ramadan.

Amincewar na kunshe ne a cikin wata sanarwa da babban jami’in yada labarai na ofishin shugaban ma’aikata na jihar Alhassan Sule Mamudo ya fitar kuma ya rabawa manema labarai.

Kotu ta yanke hukunci kan batun nada kantomomi da gwamnan kano yayi

Sanarwar ta ce, a yanzu ma’aikatan gwamnati za su fara aiki ne daga karfe 8:00 na safe zuwa 3:00 na rana, tun daga Litinin zuwa Alhamis, yayin da a ranar Juma’a kuma lokacin aikin ya fara daga karfe 8:00 na safe zuwa 12:00 na rana.

Sanarwar tace wannan rage lokacin ya shafi watan Ramadan ne kawai kuma za’a koma yadda aka saba bayan watan Ramadan,” in ji Sanarwar

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

‎Kungiyar APC Patriotic Volunteers Ta Mayar Da Martani Kan Sauke Alhaji Usman Daga Mukamin Wazirin Gaya

Daga Isa Ahmad Getso ‎ ‎Kungiyar APC Patriotic Volunteers ta bayyana...

Rahoto: An kwantar da Buhari a ICU a Landan

  Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na fama da rashin...

Kacibus: A karon farko an hadu tsakanin Gwamnan Abba da Sarki Aminu Ado a Madina

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   A karon farko an hadu tsakanin...

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...