WHO ta gano sabon nau’in sauro da ke zagon-ƙasa ga yaƙi da Maleriya a wasu Kasashen Africa

Date:

 

Wani sabon nau’in sauro da ake yi wa lakabi da “steve,” wanda ya samo asali daga Kudancin Asiya, yana haifar da karuwar masu kamuwa da cutar zazzabin cizon sauro a kasashen Afirka.

Kasashen African da sabon sauron yayi karuwa guda bakwai ne, da suka hada da Djibouti, da Habasha, da Kenya, da Najeriya, da kuma Ghana, a cewar Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO).

Abba Gida-gida ya Fadi Rawar da Kwankwaso ya Taka a Shari’ar Zaɓen Gwamnan Kano

Ba kamar sauran sauro na yau da kullun ba, “steve” yana bunƙasa ne a cikin birane kuma ba ya bukatar danshi mai yawa kafin ya hayayyafa.

Ganduje Ya Caccaki ‘Yan Siyasa Kan Lamarin Zaɓe a Najeriya

Wannan nau’in sauron na cizo da rana, yana da juriya ga magungunan kashe ƙwari na yau da kullun, kuma yana haifar da ƙalubale ga dabarun yaƙi da zazzabin cizon sauro a halin yanzu, in ji Dr Dorothy Achu shugabar WHO kan cututtuka masu addabar mutanen da ke zaune a yankunan duniya masu zafi na Afirka, inda ta ƙara jaddada wahalar ganowa da kuma kawar da wannan sauro mai saurin jure yanayin.

BBC Hausa

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Naja’atu Muhd ta mayarwa da Nuhu Ribado Martani Kan barazanar da ya yi mata

Daga Isa Ahmad Getso   Yar gwagwarmayar nan Hajiya Naja'atu Muhammad...

Zargin Sharrin: Ribado ya yi barazanar maka Naja Muhammad a Kotu

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Mai baiwa shugaban kasa shawara kan...

Rusau: Kwankwaso ya bukaci gwamnan Kano ya biya diyyar mutanen da aka kashe a Rimin Zakara

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano,...

Za mu karawa Limamai, Ladanai da Na’ibansu alawus na wata-wata – Shugaban Karamar hukumar Dala

Daga Sani Idris maiwaya   Shugaban karamar hukumar Dala Alhaji Suraj...