Yanzu-Yanzu: Tinubu ya yayi sabbin nade-naden a ɓangaren yada labarai

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

 

Shugaban kasar Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya amince da nadin mutane 8 a matsayin shugabannin hukumomin dake karkashin ma’aikatan yada labarai da wayar da kan al’umma ta kasa.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun Shugaban kasa Ajuri Ngelale ya sanyawa hannu kuma aka rabawa manema labarai.

Talla

Ga sunayen wadanda aka nada da ma’aikatun da aka tura su :

(1) National Orientation Agency (NOA) — Director-General / CEO — Mr. Lanre Issa-Onilu

(2) Nigerian Television Authority (NTA) — Director-General / CEO — Mr. Salihu Abdulhamid Dembos

 

(3) Federal Radio Corporation of Nigeria (FRCN) — Director-General / CEO — Dr. Muhammed Bulama

(4) National Broadcasting Commission (NBC) — Director-General / CEO — Mr. Charles Ebuebu

(5) Voice of Nigeria (VON) — Director-General / CEO — Mr. Jibrin Baba Ndace

(6) Advertising Regulatory Council of Nigeria (ARCON) — Director-General / CEO — Dr. Lekan Fadolapo

Talla

(7) News Agency of Nigeria (NAN) — Managing Director / CEO — Mr. Ali Muhammed Ali

(8) Nigerian Press Council (NPC) — Executive Secretary / CEO — Mr. Dili Ezughah

Shugaban kasar ya bukaci sabbin shugabannin da su gudanar da aiki tukuru don sauke nayin da aka dora musu ta hanyar inganta ma’aikatunsu da walwalar ma’aikatan su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta sake maka Ganduje da ya’yansa a gaban Kotu

Gwamnatin jihar Kano ta kai tsohon gwamnan jihar, Dr....

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta koka da kalaman mataimakin gwamnan Kano

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NANNM) reshen...

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...