Kalaman tunzuri: DSS sun Saki Jarumar TikTok Fiddausi

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Rundunar tsaro ta farin kaya wata DSS ta saki Fiddausi ‘yar TikTok
Rundunar tsaro ta DSS a Jihar Kano ta sallami matashiyar jarumar TikTok Fiddausi Ahmad.

Fiddausi dai ita ce wacce ta wallafa faifan bidiyo tana barazanar hallaka alkaliyar da ta jagoranci shari’ar zaben gwamnan Kano da wasu kusoshin gwamnatin Najeriya.

Talla

Bayan kamata iyayen ta sun garzaya gidan Radio Freedom don Kai kokensu , sannan suka roki hukumar ta DSS da ta yiwa fiddausin afuwa akan laifin da ta yi.

Yanzu-Yanzu Gwamnan Kano Abba Kabir ya sake sabbin nade-naden mukamai

Rahotanni sun tabbatar da cewa Rundunar ta DSS sai da ta kunnen Fiddausi sannan daga bisani suka sallameta, Inda yanzu haka dai tana gida.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sallah: Baffa Babba ya raba buhu 2,000 na Shinkafa ga Kungiyoyin Tinubu a Kano

Babban daraktan cibiyar kula da ingantuwar aiyuka ta kasa...

Babbar Sallah : Kansilan Lajawa ya raba Naira dubu 500 ga al’ummar mazabarsa

Daga Nura Adam   Kansilan mazabar Lajawa a karamar hukumar Wudil...

Da dumi-dumi: Kotu ta aike da Matashin dake shigar mata a Tiktok da film gidan gyari

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Shugaban Hukumar tace fina-finai da Dab'i...