Kano Pillars ta baiwa Isa Jazino Muƙami

Date:

Daga Zainab Kabir Kundila

 

Kungiyar kwallon kafa ta Kano pillers ta nada ya tsohon kwararren dan wasan kwallon kafan Nigeria Isa Abdullahi Jazino a matsayin jami’in tuntuba na kungiyar.

 

Takardar nadin Mai dauke da sa hannun Shugaban kungiyar Mahmud Babangida, ta ce an nada Isa Abdullahi Jazinon ne Saboda ana ganin akwai gagarumar gudunmawa da zai iya baiwa kungiyar don ta kai ga nasara a wasannin ta.

Talla

” Muna fatan zaka yi amfani da kwarewar da kake da ita wajen bamu shawarwarin da zasu kara bunkasa kungiyar, musamman a wasannin za ta buga a nan gaba.

Shugaban NNPP na kasa, Farfesa Alkali ya yi murabus

Isa Abdullahi Jazino kwararren dan wasan kwallon kafa ne da ya buga wasanni a kungiyoyin kwallon kafa da dama a ciki da wajen Nigeria sama da shekaru 25 da suka gabata.

Alƙaliyar Kotun Sauraren Kararrakin Zabe a Kano ta Koka bisa yunkurin wani Babban Lauya na bata cin-hanci

Sabon jami’in tuntubar ya kuma taba zama dan wasa a Kano Pillars da wasu kungiyoyi a Nigeria, sanann ya taba bugawa Nigeria wasa don haka ana ganin zai bada gudunmawa sosai wajen ciyar da kungiyar kwallon kafa ta Kano pillers gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

“BAMA YI”: Kalma mai alamta tsayuwar alkiyamar raggo ko mutakabirin dansiyasa – Dr. Murtala Iliyasu Ayagi

  Daga Dr. Murtala Iliyasu Ayagi malamin a Kwalejin Koyar...

2027: Tinubu ya bayyana lokacin da zai ambata sunan wanda zai yi masa mataimaki

I'mFadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai...

Ciyaman din Wudil ya kaddamar da aikin gina magudanan ruwa a wasu garuruwa a yankin

Daga Maryam Adamu Mustapha   Shugaban karamar hukumar Wudil, Hon. Abba...