Yanzu-Yanzu: Majalisar Dattawa ta bayyana sunayen wadanda Tinubu zai nada Ministoci

Date:

Daga Zainab Kabir Kundila

 

Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa tsohon kakakin majalisar wakilai Rt. Hon. Femi Gbajabiamila ya mika jerin sunayen ministoci ga majalisar dattawan Nigeria a ranar Alhamis.

 

Sergeant-At-Arms ne ya jagoranci Gbajabiamila zuwa cikin majalisar da misalin karfe 1:19 na rana bayan da shugaban masu rinjaye na majalisar dattawa kuma sanata mai wakiltar mazabar Ekiti ta tsakiya, Michael Bamidele Opeyemi ya gabatar da batun a gaban majalisar.

Talla

Da yake mayar da martani bayan gabatar da wasikar, shugaban majalisar dattawa, Godswill Obot Akpabío ya karanta jerin sunayen wadanda Tinubu zai nada a matsayin ministocin sa.

Da dumi-dumi: Muhammad Bozoum ya Magantu Bayan yi Masa Juyin Mulki

Ga sunayen kamar haka :

1. Abubakar Momoh

2. Amb, Yusuf Tukar

3. Ahmad Dangiwa

4. Hannatu Musawa

5. Uche Nnaji

6. Beta Edu

7. Doris Uzoka

8. Dave Umahi

9. Nyesome Wike

10. Muhammadu Badaru

11. Nasir El-Rufai

12. Ekprikpe Ekpo

13. Nkiru Onyechiocha

14. Bumi Tunji Ojo

15. Stella Okotete

16. Uju Kennedy

17. Belo Muhammadu Gunyo

18. Dele Alake

19. Lateef Fagbemi

20. Muhammad Idri

21. Olawale Edu

 

22. Waheed Adebayoe Adelabu

23. Emman Suleman Ibrahim

24. Prof Ali Pate

25. Prof Joseph Utse

26. Abubakar Kyari

27. John Enoh

28. Sani Abubakar Danladi

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

“BAMA YI”: Kalma mai alamta tsayuwar alkiyamar raggo ko mutakabirin dansiyasa – Dr. Murtala Iliyasu Ayagi

  Daga Dr. Murtala Iliyasu Ayagi malamin a Kwalejin Koyar...

2027: Tinubu ya bayyana lokacin da zai ambata sunan wanda zai yi masa mataimaki

I'mFadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai...

Ciyaman din Wudil ya kaddamar da aikin gina magudanan ruwa a wasu garuruwa a yankin

Daga Maryam Adamu Mustapha   Shugaban karamar hukumar Wudil, Hon. Abba...